Headlines

Tinubu zai ƙaddamar da manyan ayyuka 6 a Legas

Tinubu zai ƙaddamar da manyan ayyuka 6 a Legas

Gwamnatin Legas ta ce an aiwatar da ayyukan ne domine cike giɓin muhimman gine-ginen da ake buƙata a faɗin jihar. ...

Netanyahu ya kori babban hadiminsa kan kalaman nuna wariyar launin fata

Netanyahu ya kori babban hadiminsa kan kalaman nuna wariyar launin fata

Naɗin Norden ya zo ba zato ba tsammani, domin a baya-bayan nan Netanyahu ya nuna goyon bayan ci gaba da zaman Agmon a muƙamin. ...

An kashe ɗalibi a bikin sabbin ɗalibai a Jami’ar Neja

An kashe ɗalibi a bikin sabbin ɗalibai a Jami’ar Neja

Majiyoyi sun ce rikicin ya samo asali ne daga saɓani da ya fara da muhawara, kafin daga bisani ya rikiɗe zuwa faɗa. ...

Ana nuna damuwa kan sabon ƙudurin dandaƙe masu yi wa yara fyaɗe a Malawi

Ana nuna damuwa kan sabon ƙudurin dandaƙe masu yi wa yara fyaɗe a Malawi

Batun ya haifar da muhawara mai zafi a tsakanin ‘yan ƙasar Malawi, inda ra’ayoyi suka rarrabu kan dacewar irin wannan hukunci. ...

Iran ta rataye mutumin da ke yi wa Amurka da Isra’ila leƙen asiri

Iran ta rataye mutumin da ke yi wa Amurka da Isra’ila leƙen asiri

An same shi da laifin alaƙa da “ƙasashen maƙiya” da kuma kutsawa wani sirrantaccen wuri na sojin ƙasar domin satar makamai. ...