Headlines

Boko Haram ta kashe jama’a ta ƙona gidaje a Yobe

Boko Haram ta kashe jama’a ta ƙona gidaje a Yobe

Mayaƙa sama da 50 ɗauke da muggan makamai ne suka far wa ƙauyen suna kisan gilla da kone-kone suna wawushe kayayyaki ...

Hatsarin kwalekwale: Mutum 2 sun ɓace a kogin Bauchi

Hatsarin kwalekwale: Mutum 2 sun ɓace a kogin Bauchi

Mutum biyu sun ɓace a sakamakon hatsarin ƙwalekwale a Rafin Zindiwa da ke Ƙaramar Hukumar Gamawa a Jihar Bauchi. ...

Akwai yiwuwar ƙara farashin fetur a Najeriya

Akwai yiwuwar ƙara farashin fetur a Najeriya

Masana na zargin sanarwar NNPCL wata dabara ce ta tabbatar da ƙarin kuɗin man ...

Sace Dokta Ganiyat: Likitoci sun janye yakin aiki

Sace Dokta Ganiyat: Likitoci sun janye yakin aiki

Ƙungiyar kikitoci ta NARD ta janye yajin aikin da ta shiga kan Dokta Ganiyat Poopola da aka yi garkuwa da ita ...

Yadda ’yan banga suka yi wa Fulani 11 ’yan gida ɗaya kisan gilla

Yadda ’yan banga suka yi wa Fulani 11 ’yan gida ɗaya kisan gilla

Ana zaune ƙalau, ’yan banga suka kutsa cikin gidan Fulanin suka yi wa mutane 11 kisan gilla a cikin dare ...