Headlines

Cutar Koda: Masana sun nuna damuwa a Arewa maso Gabas

Cutar Koda: Masana sun nuna damuwa a Arewa maso Gabas

Masana kiwon lafiya sun bayyana cewa kimanin mutum ɗaya a cikin kowane mutum 30 na fama da cutar koda a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya ...

Ministan Sufuri ya yi murabus don fitowa takarar Gwamnan Gombe

Ministan Sufuri ya yi murabus don fitowa takarar Gwamnan Gombe

Sanata Sa’idu Ahmed Alkali, ya shiga jerin jami’an Gwamnatin Shugaban Kasa Bola Tinubu da suka ajiye mukamansu domin neman takara a zaben shekar ...

An sassauta dokar takaita zirga-zirga a Jos

An sassauta dokar takaita zirga-zirga a Jos

Kwamishinar Yaɗa Labarai da Sadarwa ta jihar, Joyce Lohya Ramnap, ta ce an sassauta dokar daga karfe 7 na safe zuwa 3 na rana. ...

Gwamnan Bauchi zai sauya sheka zuwa ADC

Gwamnan Bauchi zai sauya sheka zuwa ADC

Idan Bala Mohammed ya koma ADC, Jam’iyyar ta samu gwamna mai ci na farko, wanda hakan zai kara mata karfi a kan tsofaffin gwamnoni da tsofaffin ...

HOTUNA: Yadda garin Jos ya kasance bayan an sa dokar takaita zirga-zirga

HOTUNA: Yadda garin Jos ya kasance bayan an sa dokar takaita zirga-zirga

Kalli yadda garin Jos ya kasance bayan Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar takaita zirga-zirga na tsawon sa’o’i 48 a garin Jos sakamakon ...