Headlines

Jami’o’i 8 da gwamnati ta amince ’yan Nijeriya su yi karatun digiri a Benin da Togo

Jami’o’i 8 da gwamnati ta amince ’yan Nijeriya su yi karatun digiri a Benin da Togo

Waɗancan “haramtattun” cibiyoyin ilimi suna zubar da mutuncin Nijeriya. ...

Na shirya biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 — Gwamnan Kebbi

Na shirya biyan sabon mafi ƙarancin albashi na N70,000 — Gwamnan Kebbi

NLC ta ce gwamnan shi ne mafi soyuwa a wurin ma’aikata a duk fadin Nijeriya. ...

An ba iyalan DPO ɗin da aka harbe N1m su soma rage raɗaɗi

An ba iyalan DPO ɗin da aka harbe N1m su soma rage raɗaɗi

Abin da sojojin suka yi ya fito fili da irin rashin son aiki tare da sauran jami’an tsaro ...

Yadda aka daƙile shirinmu na sayar da buhun siminti N3,500 — BUA

Yadda aka daƙile shirinmu na sayar da buhun siminti N3,500 — BUA

Ba ƙaramin kuɗi diloli suka samu ba a lokacin da muka karya farashin simintin. ...

An sauya ranar zaɓen ƙananan hukumomin Kano

An sauya ranar zaɓen ƙananan hukumomin Kano

Jam’iyyu za su fara yaƙin neman zaɓe daga 1 ga watan Satumba sannan a kammala a ranar 25 ga Oktoba. ...