Headlines

Gwamnan Imo ya ajiye mataimakinsa a zaben da yake namen zarcewa

Gwamnan Imo ya ajiye mataimakinsa a zaben da yake namen zarcewa

Gwamnan ya maye gurbin mataimakin nasa da mace. ...

Bata-gari sun kone gidan rediyon Jihar Kogi

Bata-gari sun kone gidan rediyon Jihar Kogi

Wasu bata-gari sun kai hari a gidan rediyon Gwamnatin Jihar Kogi,  inda suka kone shi, suka kuma yi awon gaba da kayayyakinsa. ...

Al-Ittihad ta Saudiyya ta dauki Benzema daga Real Madrid

Al-Ittihad ta Saudiyya ta dauki Benzema daga Real Madrid

Benzema ya shafe tsawon shekara 14 a Real Madrid, ya kuma jefa mata kwallo 354. ...

Dan shekara 38 ya zama shugaban majalisar Osun

Dan shekara 38 ya zama shugaban majalisar Osun

Adewale Egbedun mai shekara 38 ya ce zai yi aiki tukuru don ciyar da al’ummar jihar gaba. ...

Kotu ta yanke wa fitaccen fasto hukuncin rataya a Ribas

Kotu ta yanke wa fitaccen fasto hukuncin rataya a Ribas

An tuhumi Fasto din da kashe wata mata a cocinsa. ...