Headlines

‘Lokacin kawo ƙarshen haƙar ma’adanai ta haramtacciyar hanya ya yi’

‘Lokacin kawo ƙarshen haƙar ma’adanai ta haramtacciyar hanya ya yi’

An bukaci horas da jami’an tsaro dabarun yaki da hakar ma’adinai ta haramtacciyar hanya. ...

Ba mu muka shirya zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa ba —NLC

Ba mu muka shirya zanga-zangar yaki da tsadar rayuwa ba —NLC

Ba NLC ce ta shirya zanga-zangar ba, kuma ba ta manta da ƙuncin rayuwa da ake ciki ba. ...

Za a kafa Hukumar Nakasassu a Gombe 

Za a kafa Hukumar Nakasassu a Gombe 

Kafa hukumar zai kawar da wariya ga nakasassu tare da tabbatar da suna da damar samun ilimi, kula da lafiya, da kuma aikin yi kamar kowa. ...

Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗin tallafin karatun ɗaliban da ke ƙetare

Gwamnatin Tarayya ta rage kuɗin tallafin karatun ɗaliban da ke ƙetare

Wasu daga cikin ɗaliban sun koka kan rashin biyansu kuɗin alawus na tsawon watanni. ...

Zanga-zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume

Zanga-zanga ta barke a Abuja kan tsige Ndume

Al’ummar Borno ta Kudu sun yi zanga-zanga a Abuja kan tsige Sanatansu, Mohammed Ali Ndume, saboda sukan Gwamnatin Tinubu kan matsin rayuwa ...