Headlines

Tallafin Man Fetur: NLC za ta tsunduma yajin aiki ranar Laraba

Tallafin Man Fetur: NLC za ta tsunduma yajin aiki ranar Laraba

NLC za ta shiga yajin aikin ne don nuna rashin gamsuwarta game da cire tallafin man fetur. ...

An ceto direbobin da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

An ceto direbobin da ISWAP ta yi garkuwa da su a Borno

Sojoji sun raraka mayakan wadanda suke tsere suka bar ladansu. ...

Sam Allardyce ya raba gari da Leeds United

Sam Allardyce ya raba gari da Leeds United

Allardyce ya gaza ceto Leeds United daga nutsewa rukunin gasar Championship. ...

Tinubu ya nada dan Arewa Sakataren Gwamnati

Tinubu ya nada dan Arewa Sakataren Gwamnati

Tsohon Mataimakin Gwamnan Jigawa, Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, ya zama Mataimakin Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa. ...

Tinubu ya ba da umarnin bai wa ’yan Najeriya tallafi

Tinubu ya ba da umarnin bai wa ’yan Najeriya tallafi

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya ba da umarnin bayar da tallafi domin rage wa ’yan Najeriya domin rage musu radadin cire tallafin mai da Gwamnatin T ...