Headlines

Zan yi maganin ’Yan Kalare —Gwamnan Gombe

Zan yi maganin ’Yan Kalare —Gwamnan Gombe

Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya na Gombe ya yi kira ga ’yan adawa da su zo a hada kai wajen gina jihar a samar mata ci gaba mai dorewa. ...

Ina Firmino zai koma bayan raba gari da Liverpool?

Ina Firmino zai koma bayan raba gari da Liverpool?

Firmino ya rika fuskantar matsalar zaman benci karkashin jagorancin Jurgen Klopp. ...

Ana bin Filato bashin N200bn —Gwamna Mutfwang

Ana bin Filato bashin N200bn —Gwamna Mutfwang

Sabon gwamnan ya ce komai ya lalace a jihar kuma akwai bukatar kao daukin gaggauwa. ...

NNPC ya goyi bayan Tinubu kan cire tallafin man fetur

NNPC ya goyi bayan Tinubu kan cire tallafin man fetur

Kamfanin ya jadadda makudan kudaden da ake kashewa wajen biyan tallafin man fetur. ...

Zan yi aiki tare da kai, Biden ya bai wa Tinubu tabbaci

Zan yi aiki tare da kai, Biden ya bai wa Tinubu tabbaci

Shugaban na Amurka ya ce za su aiki tare da sabon angon Najeriya. ...