Headlines

An daina biyan tallafin man fetur, za a ci gaba da amfani da tsoffin takardun Naira —Tinubu

An daina biyan tallafin man fetur, za a ci gaba da amfani da tsoffin takardun Naira —Tinubu

Biyan tallafin man fetur ba ya fidda a’i daga rogo.  ...

Shin City za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai?

Shin City za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai?

A kakar bara a wasan kusa da karshe aka cire City a Gasar Zakarun Turai. ...

Dimbin bashin da Ganduje ya bar wa Kano abin takaici ne —Abba Gida-Gida

Dimbin bashin da Ganduje ya bar wa Kano abin takaici ne —Abba Gida-Gida

Ya kuma yi addu’ar Allah Ya yi wa Ganduje sakayya da gwargwadon abin da ya shuka. ...

Tinubu ya zama angon Najeriya na 16

Tinubu ya zama angon Najeriya na 16

Muhimman matsalolin da kwararru suka ce suna bukatar daukin gaggawa daga Tinubu. ...

Fada ya kaure tsakanin jami’an tsaro a wurin rantsar da Gwamnan Kano

Fada ya kaure tsakanin jami’an tsaro a wurin rantsar da Gwamnan Kano

Dan sandan ya gaura wa jami’in immigration din mari a fuska, lamarin da ta janyo suka kaure da kokawa. ...