Headlines

Shin City za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai?

Shin City za ta iya lashe Kofin Zakarun Turai?

A kakar bara a wasan kusa da karshe aka cire City a Gasar Zakarun Turai. ...

Dimbin bashin da Ganduje ya bar wa Kano abin takaici ne —Abba Gida-Gida

Dimbin bashin da Ganduje ya bar wa Kano abin takaici ne —Abba Gida-Gida

Ya kuma yi addu’ar Allah Ya yi wa Ganduje sakayya da gwargwadon abin da ya shuka. ...

Tinubu ya zama angon Najeriya na 16

Tinubu ya zama angon Najeriya na 16

Muhimman matsalolin da kwararru suka ce suna bukatar daukin gaggawa daga Tinubu. ...

Fada ya kaure tsakanin jami’an tsaro a wurin rantsar da Gwamnan Kano

Fada ya kaure tsakanin jami’an tsaro a wurin rantsar da Gwamnan Kano

Dan sandan ya gaura wa jami’in immigration din mari a fuska, lamarin da ta janyo suka kaure da kokawa. ...

An hana Ganduje shiga wurin manyan baki a filin rantsar da Tinubu

An hana Ganduje shiga wurin manyan baki a filin rantsar da Tinubu

Shi ma gwamnan Anambra, Charles Soludo ya yi kokarin shiga amma jami’an tsaro suka taka masa birki. ...