Mahara sun kashe mutane 2 sun sace 19 a Kaduna
’Yan bindiga sun aika mutane biyu lahira a kauyen Dagwarga, tare da yin garkuwa da wasu 19 a Maraban Walijo a Karamar Hukumar Kachia a Jihar Kaduna ...
’Yan bindiga sun aika mutane biyu lahira a kauyen Dagwarga, tare da yin garkuwa da wasu 19 a Maraban Walijo a Karamar Hukumar Kachia a Jihar Kaduna ...
Kwamishinan ya ce za a gurfanar da waɗanda ake zargin a gaban kotu. ...
Dubun ’yan matar da ke tallar zuma ta cika ne bayan sojoji sun kama wani mai yi wa ’yan bindiga bayanai ...
An ruwaito cewar ya nemi Naira miliyan biyu a matsayin kuɗin fansa. ...
Yankin Audu Jangwam ya yi kaurin suna da ayyukan ’yan fashi da masu garkuwa da mutane ...