Headlines

El-Rufai da Majalisar Kaduna: Kotu ta ɗage sauraron ƙarar zuwa 17 ga Yuli

El-Rufai da Majalisar Kaduna: Kotu ta ɗage sauraron ƙarar zuwa 17 ga Yuli

El-Rufai ya ƙalubalanci rahoton Majalisar Dokokin Kaduna, kan zarginsa da cin hanci da rashawa. ...

Abuja: Wani mutum ya yi barazanar kashe kansa kan tsadar rayuwa

Abuja: Wani mutum ya yi barazanar kashe kansa kan tsadar rayuwa

Mutumin ya ce dole ne gwamnati ta dawo da biyan tallafin man fetur ko ya hallaka kansa. ...

Baƙuwar cuta ta kashe mutum 11, an kwantar da 30 a Gombe

Baƙuwar cuta ta kashe mutum 11, an kwantar da 30 a Gombe

Cutar ta kwantar da mutum 30, yayin da aka sallami 50 daga asibiti. ...

Tinubu zai kayar da Kwankwaso da Abba a Kano a zaben 2027 —Abdullahi Abbas

Tinubu zai kayar da Kwankwaso da Abba a Kano a zaben 2027 —Abdullahi Abbas

Abdullahi Abbas ya ce APC za ta samu ninki uku na kuri’un 2023 a zabe mai zuwa a Kano, amma Abba da Kwankwaso za su kai labari ba a zaben 2027 ...

Jerin jihohin da suka ba da hutun Sabuwar Shekarar Musulunci

Jerin jihohin da suka ba da hutun Sabuwar Shekarar Musulunci

Akalla gwamnatocin jihohin 10 a Najeriya ne suka ba da hutun shiga Sabubwar Shekarar Musulunci ta 1446 Bayan Hijira. ...