Headlines

An dawo da ‘yan Najeriya 708 da suka maƙale a Jamhuriyar Nijar

An dawo da ‘yan Najeriya 708 da suka maƙale a Jamhuriyar Nijar

Waɗanda aka dawo da su sun haɗa da maza da yara 292 da mata da yara 416 daga jihohi daban-daban na ƙasar. ...

DAGA LARABA: Yadda ‘Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai

DAGA LARABA: Yadda ‘Yanbindiga Ke Amfani Da Hakar Zinare Wajen Mallakar Makamai

Matsalar tsaro da taki-ci taki cinyewa na da nasaba da hakar ma’adinai ba bisa ka’ida ba musamman a yankin Arewacin Najeriya, kamar yadda ...

Ba za mu taɓa daina ƙera makaman nukiliya ba — Kim Jong Un

Ba za mu taɓa daina ƙera makaman nukiliya ba — Kim Jong Un

An sake zaɓen Kim Jong Un a matsayin shugaban Hukumar Kula da Harkokin Ƙasa. ...

Muna fama da ƙarancin jami’ai mata a Kano — NDLEA

Muna fama da ƙarancin jami’ai mata a Kano — NDLEA

An bayyana damuwa kan yadda ake samun ƙaruwar mata masu shiga harkar ta’ammali da miyagun ƙwayoyi a Kano. ...

Kotu ta ƙi ba da belin El-Rufai

Kotu ta ƙi ba da belin El-Rufai

ICPC ta ce bayar da belin El-Rufai na iya kawo tsaiko a binciken da suke ci gaba da gudanarwa. ...