Headlines

Kwalara ta kashe mutane 63, wasu 2,102 sun kamu —NCDC

Kwalara ta kashe mutane 63, wasu 2,102 sun kamu —NCDC

Mutane sama da 2,000 sun kamu da cutar kwalara wadda ta watsu a jihohi 33 a Najeriya ...

Mutanen gari sun kashe ɗan bindiga a Kaduna

Mutanen gari sun kashe ɗan bindiga a Kaduna

Mutanen garin sun yi bajinta tare sa kashe ɗaya daga cikin maharan da suka kai musu hari. ...

Jabun Kayayyaki: NAFDAC ta rufe shaguna 100 a Enugu

Jabun Kayayyaki: NAFDAC ta rufe shaguna 100 a Enugu

Daraktan ya ce dole ne hukumar ta tabbatar da tsaron lafiyar al’ummar ƙasar nan. ...

Ya shiga hannu kan damfarar mahajjata Naira miliyan 4.5

Ya shiga hannu kan damfarar mahajjata Naira miliyan 4.5

Ya yi ƙaryar cewa shi ɗan siyasa ne kuma babban ma’aikaci a Ma’aikatar Kuɗi. ...

Bankin Duniya ya ba Nijar tallafin biliyan 214

Bankin Duniya ya ba Nijar tallafin biliyan 214

Ana sa tallafin noman zai sa Nijar ta noma wadataccen abinci a cikin gida da na fitarwa ketare ...