Headlines

Gwamnati kaɗai ba za ta iya ɗaukar nauyin Ilimi ba — Minista

Gwamnati kaɗai ba za ta iya ɗaukar nauyin Ilimi ba — Minista

Ya buƙaci masu hannu da shuni shigo cikin harkar domin tallafa wa ilimi kai-tsaye. ...

’Yan bindiga sun kashe Lakcara, sun sace ’ya’yansa a Katsina

’Yan bindiga sun kashe Lakcara, sun sace ’ya’yansa a Katsina

Maharan sun sace ‘ya’yansa biyu bayan sun kashe shi. ...

Matar mataimakin Gwamnan Neja ta rasu

Matar mataimakin Gwamnan Neja ta rasu

Allah Ya yi wa Hajiya Zainab, matar Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Yakubu Garba rasuwa. ...

Dambarwar Sarautar Kano: Sarki Aminu ya nemi canjin alkali

Dambarwar Sarautar Kano: Sarki Aminu ya nemi canjin alkali

Lauyoyinsa sun bukaci Shari’a Amina Adamu Aliyu ta fitar da kanta daga shari’ar saboda fahimtar da suka yi tana da sha’awa a shari&# ...

Bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

Bene mai hawa 4 ya rufta da mutane a Abuja

An ceto su daga baraguzan bene mai benen da ya rushe da su aAbuja ...