Headlines

Gini ya kashe mutum shida tare da jikkata wasu da dama

Gini ya kashe mutum shida tare da jikkata wasu da dama

Sun dai rasu ne sakamakon wani gini da ake  tsaka da ginawa ya faɗo musu a daidai lokacin da ake tafka ruwan sama a ranar Juma’a. ...

Yadda yunwa ke galabaita yara a jihohin Arewa 7

Yadda yunwa ke galabaita yara a jihohin Arewa 7

Wata ma’aikaciyar jinya a ƙaramin asibitin ta ce, wannan lalurar ce suke ta faman kula da ita a wannan lokacin a asibitin. ...

Lakwaja: Birnin da manyan kogunan Nijeriya suka haɗu amma ba ruwan sha

Lakwaja: Birnin da manyan kogunan Nijeriya suka haɗu amma ba ruwan sha

Ana ɗauko motocin dakon ruwa domin yankunan da ke fama da mugun ƙarancin ruwan sha. ...

Gwamnatin Kano ta yi martani kan ɗaga tuta a Fadar Nassarawa

Gwamnatin Kano ta yi martani kan ɗaga tuta a Fadar Nassarawa

Gwamnatin Kano ta yi watsi da batun ɗaga tutar masarauta da aka yi a gidan sarki na Nassarawa, wurin da Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ke zaune. ...

An dakatar da dagaci da kansila kan satar taransifoma a Gombe

An dakatar da dagaci da kansila kan satar taransifoma a Gombe

An dakatar da mutanen biyu daga muƙamansu ne domin bayar da damar gudanar da bincike yadda ya dace. ...