Headlines

NLC ta kira taron gaggawa bayan gwamnati ta jingine batun karin albashi

NLC ta kira taron gaggawa bayan gwamnati ta jingine batun karin albashi

Gwamanti ta jingine batun karin albashi domin Shugaba Tinubu ya kara tuntubar masu ruwa da tsaki kafin mika lamarin ga Majalisar Dokoki ta Kasa. ...

DAGA LARABA: Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro

DAGA LARABA: Shirin Gwamnonin Arewa Maso Yamma Na Magance Matsalar Tsaro

Yayin da ake kammala taron yini biyu a kan matsalar tsaro a shiyyar Arewa maso yammacin Najeriya, hankali ya karkata zuwa ga mataki na gaba. ...

An gabatar da ƙudurin gyara masarautar Sarkin Musulmi a Sakkwato 

An gabatar da ƙudurin gyara masarautar Sarkin Musulmi a Sakkwato 

Idan gwamnatin jihar ta zartar da dokar za ta rage wa Sarkin Musulmi ikon naɗa muƙamai. ...

Barasa na kashe mutum 2.6m duk shekara — WHO

Barasa na kashe mutum 2.6m duk shekara — WHO

Rahoton ya ce akwai wasu cututtukan da ke da hatsari ga lafiyar mutane. ...

Boko Haram ta sace alkali da mai tsaron lafiyarsa a Borno

Boko Haram ta sace alkali da mai tsaron lafiyarsa a Borno

Mayakan Boko Haram sun yi awon gaba Mai Shari’a Mshelia tare da matarsa da direbansa da kuma dogarinsa a Jihar Borno ...