Headlines

Rikicin manoma da makiyaya ya ci rayuka 2 a Neja 

Rikicin manoma da makiyaya ya ci rayuka 2 a Neja 

An kashe mutane biyu a wani rikicin Fulani makiyaya da manoma kabilar Gbagyi a kauyen Kadna da ke Karamar Hukumar Shiroro ta Jihar Neja. ...

Shari’ar Murja: Kotu ta umarci Hisbah ta Akawun Majalisar Kano su bayyana a gabanta

Shari’ar Murja: Kotu ta umarci Hisbah ta Akawun Majalisar Kano su bayyana a gabanta

Dokar da ake takkadama a kai ita ce Hisbah ke amfani da ita wajen kama masu laifi. ...

Tsadar Raguna Ta Sa Masu Shirin Layya Cikin Damuwa

Tsadar Raguna Ta Sa Masu Shirin Layya Cikin Damuwa

Masu sayar da ragunan Layya a kudancin Najeriya suna kokawa da rashin masu saya a sakamakon matsin tattalin arziki da karancin kudi da jama’a a kasar ...

NAJERIYA A YAU: Shin Mutum Zai Iya Cinye Naman Layyarsa Shi Kadai?

NAJERIYA A YAU: Shin Mutum Zai Iya Cinye Naman Layyarsa Shi Kadai?

Malamai sun ce akwai yadda addini ya tanada a kasafta naman layya. ...

’Yan fashi sun harbe ɗan sanda har lahira a Abuja

’Yan fashi sun harbe ɗan sanda har lahira a Abuja

’Yan fashin da suka fito daga cikin wasu motoci marasa alama sun fara harbin ofishin ’yan sandan kafin su kutsa cikin bankin ...