Headlines

Uromi: Shekara guda bayan kisan mafarauta, Gwamnatin Kano ta tallafa wa iyalansu

Uromi: Shekara guda bayan kisan mafarauta, Gwamnatin Kano ta tallafa wa iyalansu

Gwamnatin ta ce nan ba da jimawa ba gwamnatin Edo za ta biya diyyar waɗanda suka rasu. ...

Isra’ila ba za ta sake kai hari kan cibiyoyin makamashin Iran ba — Netanyahu

Isra’ila ba za ta sake kai hari kan cibiyoyin makamashin Iran ba — Netanyahu

Wannan na zuwa ne biyo bayan gargaɗi da Trump ya yi wa Isra’ila kan kai wa cibiyoyin makamashin Iran hari. ...

Sallah: Sanusi II ya buƙaci Musulmi su ɗore kan kyawawan ɗabi’un da suka koya a Ramadan

Sallah: Sanusi II ya buƙaci Musulmi su ɗore kan kyawawan ɗabi’un da suka koya a Ramadan

Sarkin ya nemi a yi wa Kano da Najeriya addu’ar samun zaman lafiya. ...

FIFA ta ce za a gudanar da Gasar Kofin Duniya duk da rikicin Iran

FIFA ta ce za a gudanar da Gasar Kofin Duniya duk da rikicin Iran

Iran tana son a sauya wuraren wasanninta daga Amurka zuwa sauran ƙasashen da za su karɓi bakuncin gasar, wato Canada ko Mexico. ...

HOTUNA: Yadda Musulmi ke gudanar da bikin Sallah a sassan Najeriya

HOTUNA: Yadda Musulmi ke gudanar da bikin Sallah a sassan Najeriya

Galibi akan samu banbancin ranakun gudanar da sallar daga ƙasa zuwa ƙasa ko kuma daga wani yanki zuwa wani. ...