Uromi: Shekara guda bayan kisan mafarauta, Gwamnatin Kano ta tallafa wa iyalansu
Gwamnatin ta ce nan ba da jimawa ba gwamnatin Edo za ta biya diyyar waɗanda suka rasu. ...
Gwamnatin ta ce nan ba da jimawa ba gwamnatin Edo za ta biya diyyar waɗanda suka rasu. ...
Wannan na zuwa ne biyo bayan gargaɗi da Trump ya yi wa Isra’ila kan kai wa cibiyoyin makamashin Iran hari. ...
Sarkin ya nemi a yi wa Kano da Najeriya addu’ar samun zaman lafiya. ...
Iran tana son a sauya wuraren wasanninta daga Amurka zuwa sauran ƙasashen da za su karɓi bakuncin gasar, wato Canada ko Mexico. ...
Galibi akan samu banbancin ranakun gudanar da sallar daga ƙasa zuwa ƙasa ko kuma daga wani yanki zuwa wani. ...