Headlines

City da United za su yi karon batta a wasan ƙarshe na Kofin FA

City da United za su yi karon batta a wasan ƙarshe na Kofin FA

Shi ne kofi daya tilo da United ke da fata a kai na ganin ta kai labari wajen lashe shi. ...

An dawo da martabar Kano — Sarki Sanusi II

An dawo da martabar Kano — Sarki Sanusi II

Sarki ba ya fadanci ba ya kirara amma tabbas Gwamna Abba Kabir ya cika gwarzo. ...

Ƙudirin dawo da tsohon Taken Nijeriya ya samu goyon bayan Majalisar Tarayya

Ƙudirin dawo da tsohon Taken Nijeriya ya samu goyon bayan Majalisar Tarayya

Dawo da taken zai tabbatar da muradan tsarin dimokuraɗiyyar Najeriya da jaddada akidar kasa ɗaya al’umma ɗaya. ...

Barcelona ta sawwaƙe wa Xavi Hernandez

Barcelona ta sawwaƙe wa Xavi Hernandez

Ana sa ran tsohon kocin Bayern Munich da Jamus, Hansi Flick ne zai maye gurbin Xavi. ...

’Yan Boko Haram 119 Sun Mika Wuya Cikin wata 1 —MNJTF

’Yan Boko Haram 119 Sun Mika Wuya Cikin wata 1 —MNJTF

Wani kwamandan Boko Haram Adamu Muhammad da wasu mayakansa biyar sun mika wuya ga sojojin a Monguno da ke Jihar Borno a ranar Alhamis. Babban jami’in ...