Headlines

Yadda wa ya yi wa ƙanwarsa yankan rago bayan ya yi garkuwa da ita

Yadda wa ya yi wa ƙanwarsa yankan rago bayan ya yi garkuwa da ita

Wanda ake zargin, ɗan yar mahaifin yarinyar da ya kashe ne da dukkansu ke zaune a Zariya. ...

NAJERIYA A YAU: Yadda Za Ku Ceto Yaron Da Ya Kamu Da Jijjiga

NAJERIYA A YAU: Yadda Za Ku Ceto Yaron Da Ya Kamu Da Jijjiga

Yanayin yana kama da farfadiya amma masana sun bayyana bambancin da ke tsakaninsu ...

Peter Obi ya ziyarci waɗanda harin masallaci ya rutsa da su a Kano

Peter Obi ya ziyarci waɗanda harin masallaci ya rutsa da su a Kano

Taƙaddamar rabon gado ce ta janyo mutuwar mutanen a ƙauyen Larabar Albasawa da ke Ƙaramar Hukumar Gezawa a Jihar Kano. ...

Manchester City ta lashe Firimiyar Ingila sau huɗu a jere

Manchester City ta lashe Firimiyar Ingila sau huɗu a jere

Wannan shi ne karo na farko a tarihin Firimiyar Ingila da wata ƙungiya ta lashe gasar sau huɗu a jere. ...

An soma aikin ceto bayan Shugaban Iran ya yi hatsarin jirgin sama

An soma aikin ceto bayan Shugaban Iran ya yi hatsarin jirgin sama

Tuni aka tura masu aikin ceto wurin da ake zargin hatsarin ya faru domin gano wurin da aka yi hatsarin. ...