Headlines

Tinubu zai tafi ziyarar aiki Birtaniya ranar Talata

Tinubu zai tafi ziyarar aiki Birtaniya ranar Talata

Tinubu zai gana da Firaminista Keir Starmer, inda ake sa ran za su tattauna kan faɗaɗa haɗin gwiwa tsakanin ƙasashen biyu. ...

Zaɓen 2027: A raba wa ’yan Najeriya shinkafa — Tinubu

Zaɓen 2027: A raba wa ’yan Najeriya shinkafa — Tinubu

Irin wannan rabon kayan abinci na ɗan lokaci ne kawai, domin ba su magance matsalolin tattalin arziki da talauci da ake fuskanta. ...

Jama’ar gari sun kashe ’yan bindiga 3 a Sakkwato

Jama’ar gari sun kashe ’yan bindiga 3 a Sakkwato

Wannan lamarin dai ya jefa mazauna ƙauyen cikin fargabar dawowar ’yan bindigar domin ɗaukan fansa. ...

Fasinjoji sun jikkata a hatsarin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna

Fasinjoji sun jikkata a hatsarin jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna

An tabbatar da cewa jirgin ya isa tashar Idu da misalin ƙarfe 10:39 na safe, inda ya samu jinkiri na mintuna 38. ...

Trump na yi wa ƙasashe da NATO matsin lambar su taimaka masa a buɗe Mashigar Hormuz

Trump na yi wa ƙasashe da NATO matsin lambar su taimaka masa a buɗe Mashigar Hormuz

Trumk ya buƙaci ƙasashen su tura jiragen yaƙi domin tabbatar da cewa Iran ba ta hana jiragen ruwa wucewa ta Mashigar Hormuz ba. ...