Headlines

Ƙyanda ta yi ajalin yara 19 a Adamawa

Ƙyanda ta yi ajalin yara 19 a Adamawa

An alaƙanta lamarin da sakacin iyaye na rashin tabbatar da an yi wa ’ya’yansu allurar rigakafin cutar. ...

Naɗin sarautar Hausawa ta haddasa saɓani da fadar Oba na Benin

Naɗin sarautar Hausawa ta haddasa saɓani da fadar Oba na Benin

Dakatar da bikin naɗin sarautar da Sarkin Hausawan Benin ya yi shirin yi, ya kusan ɓata dangantaka tsakanin Hausawa da fadar Sarkin Benin. ...

Ya nemi ’yan Arewa su mara wa PDP baya a zaɓen Gwamnan Edo

Ya nemi ’yan Arewa su mara wa PDP baya a zaɓen Gwamnan Edo

Duk mai hankali ya tabbatar siyasa da gaba ba ta da alfanu, domin gaba ba ta kawo ci-gaba. ...

ISWAP ta kashe dakarun sa-kai 8 a Borno

ISWAP ta kashe dakarun sa-kai 8 a Borno

Galibi ’yan ta’addan sukan dasa nakiyoyi a kan hanyoyin da suka san jami’an tsaro na bi wajen farautar su. ...

Ban taɓa tsammanin zama Jaruma a Kannywood ba — Sangaya

Ban taɓa tsammanin zama Jaruma a Kannywood ba — Sangaya

Burina shi ne in zama fitacciyar mai tace finafinai wato Edita, tare da kasancewa mai fassara. ...