Headlines

Shirin zuwa Hajji da Gwamnan Osun ke yi ya ta da ƙura kan addininsa

Shirin zuwa Hajji da Gwamnan Osun ke yi ya ta da ƙura kan addininsa

Har yau an kasa gano ainihin addinin da Gwamnan Jihar Osun yake. Hakan ya biyo bayan yawan ganin Gwamnan ne a masallaci da coci yana bauta. ...

Abin da muka tattauna a taron hadin kan Musulmi na duniya —Sheikh Yahaya Jingir

Abin da muka tattauna a taron hadin kan Musulmi na duniya —Sheikh Yahaya Jingir

Manzon Allah (SAW) ya ce idan Musulmi suka yi a rangama da yaki da juna, kada wani ya ce zai sha. ...

Ana kashe mutum 28, a sace 24 kullum a Nijeriya — Rahoto

Ana kashe mutum 28, a sace 24 kullum a Nijeriya — Rahoto

Nuhu Ribadu ya ce akwai abubuwa da dama da suke ta’azzara matsalar tsaro a Afirka, ciki akwai talauci. ...

Minista ya yi murabus saboda matsalar wutar lantarki a Saliyo

Minista ya yi murabus saboda matsalar wutar lantarki a Saliyo

A kwanan nan gwamnatin Saliyo ta rattaba hannu kan kwangilar wutar lantarki ta Dalar Amurka miliyan 18.5. ...

An rufe kasuwanni saboda zaɓen kananan hukumomi a Oyo

An rufe kasuwanni saboda zaɓen kananan hukumomi a Oyo

PDP da APC ne kaɗai suka tsayar da ’yan takara a zaɓen ƙananan hukumomin da ke gudana a Oyo. ...