Gini Ya Fado Kan Mutane 11 a Kano
Wani gini ya fado kan ma’aikata suna tsaka da aikin gini a unguwar Kuntau da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano a safiyar Juma’a. Amini ...
Wani gini ya fado kan ma’aikata suna tsaka da aikin gini a unguwar Kuntau da ke Karamar Hukumar Gwale a Jihar Kano a safiyar Juma’a. Amini ...
’Yan bindiga sun kashe kwamandan sojoji da ake aikin samar da tsaro a wani harin kwanton bauna a yankin Sabon Garin Dan’Ali da ke Jihar Katsina. ...
Majalisar Wakilai ta bukaci Hukumar aikin Hajji ta yi bayani game da shirye-shiryenta na gudanar da aikin Hajjin 2024. ...
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya amince da rusa dukkanin shugabannin Majalisun kananan hukumomi 17 tare da kansilolinsu. ...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirinta na farfado da masaku da nufin bunkasa noman auduka da samar da tufafi da kuma rage dogaro da kayan sakashen waje ...