An sace dagaci da matarsa da ’ya’yansu 5 a Kaduna
’Yan bindiga su sace Dagacin Kauyen Bishini da ke Karamar Hukumar Kachia ta Jihar Kaduna, Samuel Danbayi, da matarsa da ’ya’yansa biyar. Aminiya ta ga ...
’Yan bindiga su sace Dagacin Kauyen Bishini da ke Karamar Hukumar Kachia ta Jihar Kaduna, Samuel Danbayi, da matarsa da ’ya’yansa biyar. Aminiya ta ga ...
Hukumomi a Zirin Gaza sun tono gawarwakin Palasdinawa sama da 210 da Isra’ila ta kashe daga wani katon kabari da ta gano a asibitin Nasser da ke ...
Hafsan soji guda na hannun ’yan bindiga da suka kashe sojoji shida, ciki har da hafsoshi biyu a Jihar Neja. ...
Manjo- Janar Aharon Haliva, shi ne babban hafsan soji na farko da ya yi murabus bayan caccakar da ya fuskanta kan gagarumin harin ...
Mutum na hudu da ya shiga masan ya tsallake rijiya da baya ...