Headlines

Sarki Bamalli ya naɗa ɗansa sabon Walin Zazzau

Sarki Bamalli ya naɗa ɗansa sabon Walin Zazzau

Sarautar Wali a Masarautar Zazzau ita ce ta uku a cikin manyan hakimai bayan sarautar Madaki da Magajin Gari. ...

Iyayen matashi sun buƙaci ’yan sanda su tuhumi wata kan mutuwar ɗansu

Iyayen matashi sun buƙaci ’yan sanda su tuhumi wata kan mutuwar ɗansu

Ya rasu ne yayin da suke aiki bayan ɗaya daga cikin ginshiƙan ginin ya faɗo a kan Douglas. ...

’Yan PDP ’yan Arewa sun ziyarci Shugaban Jam’iyyar na Edo

’Yan PDP ’yan Arewa sun ziyarci Shugaban Jam’iyyar na Edo

’Yan Arewa sun amince da takarar Asue Ighodalo da Osarodion Ogie a zaɓen Gwamna da za a yi a ranar 21 ga Satumban 2024. ...

Hausawa sun nemi gwamnatin Oyo ta gina musu rijiyar burtsatse a Garejin Akinyele

Hausawa sun nemi gwamnatin Oyo ta gina musu rijiyar burtsatse a Garejin Akinyele

Shugaban matasan Hausawan ya ce, ya zama dole mu yi ƙarin kuɗin wankin motocin saboda mu ma da tsada muke sayen kayan aiki da suka haɗa da ruwa da sa ...

Yadda Adam Zango ya girgiza teburin Kannywood

Yadda Adam Zango ya girgiza teburin Kannywood

Adam A. Zango ya ya jero wasu maganganu na fallasa da suka shafi iyalansa da abokan harkarsa. ...