Headlines

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wadanda Aka Sace A Kebbi

Jami’an Tsaro Sun Kwato Wadanda Aka Sace A Kebbi

Rundunar hadin gwiwa a Jihar Kebbi ta kubutar da wasu mutane biyu da ’yan bindiga suka sace a yankin Mai Yama da ke Karamar Hukumar Suru. Jami’an tsar ...

Kotu ta soke dakatarwar da aka yi wa Ganduje

Kotu ta soke dakatarwar da aka yi wa Ganduje

Babbar Kotun Tarayya ta jinjine umarnin Babbar Kotun Jihar Kano na dakatar da shugaban jam’iyyar APC na Kasa, Abdullahi Ganduje ...

An kama magidanci kan kashe matarsa a Adamawa

An kama magidanci kan kashe matarsa a Adamawa

Magidanci mai shekaru 40 ya yi wa matarsa kisan gilla a Jihar Adamawa. ...

Manyan Kotuna Sun Ci Karo Da Juna Kan Kama Yahaya Bello

Manyan Kotuna Sun Ci Karo Da Juna Kan Kama Yahaya Bello

Manyan kotuna masu daraja daya sun ba da umarni masu cin karo da juna kan kama tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello. ...

An ceto Dalibar Chibok da ciki da ’ya’ya 3 a Borno

An ceto Dalibar Chibok da ciki da ’ya’ya 3 a Borno

An ce Lydia Simon da ‘ya’yanta uku da kuma tsohon ciki bayan shafe shekaru 10 a hannun mayakan Boko Haram ...