Headlines

Amarya ta antaya wa angonta ruwan zafi a Neja

Amarya ta antaya wa angonta ruwan zafi a Neja

Angon da ke jinya a asibiti, ya ce da farko amaryar ransa ta nema bayan ta yi yunkurin daba masa wuka. ...

Ƙunci ya sa ’yan Arewa buɗa-baki da ruwa zalla a Kalaba

Ƙunci ya sa ’yan Arewa buɗa-baki da ruwa zalla a Kalaba

Gaskiya wasu ’yan kasuwar ɓoye kayan suke yi sai sun ga an galabaita sannan su fito da su, su sayar. ...

Marigayi Olubadan Lekan ya kafa tarihi— Sarkin Yarbawan Kano

Marigayi Olubadan Lekan ya kafa tarihi— Sarkin Yarbawan Kano

Salon mulki na kishin ƙasa da adalci ne marigayi Olubadan ya fara yi a shekara biyu kafin Allah Ya karɓi ransa. ...

An miƙa wa sojoji Sarkin da ake nema ruwa a jallo kan kisan dakaru a Delta

An miƙa wa sojoji Sarkin da ake nema ruwa a jallo kan kisan dakaru a Delta

Sarkin ya miƙa kansa ga ‘yan sanda bayan sojoji sun bayyana nemansa ruwa a jallo. ...

Gwamnatin Tarayya ta yi wa maniyyata tallafin kuɗin Hajjin bana

Gwamnatin Tarayya ta yi wa maniyyata tallafin kuɗin Hajjin bana

Ba don tallafin ba da kuɗin da za a nemi maniyyatan su biya kari sai ya kai Naira miliyan uku da rabi. ...