Headlines

NDLEA ta kama tsofaffi suna safarar kwayoyi a Borno

NDLEA ta kama tsofaffi suna safarar kwayoyi a Borno

Hukumar NDLEA ta kama wani dan shekara 70 da abokinsa mai shekaru 65 kan safarar miyagun kwayoyi a Jihar Borno. ...

Ranar Mata: Gwamnatin Kano za ta kafa kotun cin zarafin jinsi

Ranar Mata: Gwamnatin Kano za ta kafa kotun cin zarafin jinsi

Gwamnatin Kano ta ce za ta kafa kotuna na musamman domin hukunta masu cin zarafin jinsi don yanke hukunci a kan lokaci. ...

Za mu mayar wa ’yan kasuwa kayan abincinsu da muka kwace —Kwastam

Za mu mayar wa ’yan kasuwa kayan abincinsu da muka kwace —Kwastam

Kwastam za ta mayar wa ’yan kasuwa da ta kwace kayan abincin da suka shigo da shi, bisa sharadin ’yan kasuwar ba za su boye kayan abincin ba. ...

Ramadan: An karya farashin kayan abinci a Katsina

Ramadan: An karya farashin kayan abinci a Katsina

Za a sayar da buhun masara da dawa da gero a kan N20,000 kowannensu ...

Shettima ya ziyarci iyayen daliban da aka sace a Kaduna

Shettima ya ziyarci iyayen daliban da aka sace a Kaduna

Maharan sun yi awon gaba da dalibai sama da 200 a jihar. ...