An rage wa ma’aikatan Kano lokutan aiki albarkacin watan Ramadana
An buƙaci ma’aikata su ribaci matakin domin bauta wa mahaliccinsu da yi wa jihar da kasa addu’a. ...
An buƙaci ma’aikata su ribaci matakin domin bauta wa mahaliccinsu da yi wa jihar da kasa addu’a. ...
Ba zan lamunci duk wani uzuri ba har sai an ceto waɗanda da aka yi garkuwa da su. ...
Wannan laifi ne wanda ya saba wa dokar haƙar ma’adanai da ke karkashin sashe na 516 a Kundin Dokokin Nijeriya. ...
Ana sa ran fiye da mutu, 5000 za su yi Sallah a cikin masallacin da Mahiy Nyass zai jagoranta. ...
Fasinja ya manta da jakar dauke da naira miliyan 2.4 a birnin Jalingo na Jihar Taraba. ...