Headlines

Gwamnatin Kano ta rufe rumbunan masu boye abinci 5

Gwamnatin Kano ta rufe rumbunan masu boye abinci 5

Hukumar ta ce za ta ci gaba da kai samamen don daidaita farashin kayan abinci a jihar. ...

Tura ta kai bango —Ma’aikatan Najeriya da ba a biya albashin Janairu ba

Tura ta kai bango —Ma’aikatan Najeriya da ba a biya albashin Janairu ba

Ma’aikatan gwamnatin tarayya a Najeriya sun chachaki gwamnatin kasar game da rashin biyan su albashin watan Janairun da ya gabata. ...

Allah Ya yi wa ‘Bintu’ Dadin Kowa rasuwa

Allah Ya yi wa ‘Bintu’ Dadin Kowa rasuwa

Jarumar ta rasu bayan ta sha fama da rashin lafiya. ...

’Yan sanda sun fatattaki ‘yan bindiga a Abuja

’Yan sanda sun fatattaki ‘yan bindiga a Abuja

Rundunar ta jadadda aniyar samar sa tsaro a fadin Najeriya. ...

Tsadar Rayuwa: Mutane sun yi zanga-zanga a Legas

Tsadar Rayuwa: Mutane sun yi zanga-zanga a Legas

‘Yan Najeriya na ci gaba da kokawa kan tsadar rayuwa. ...