Headlines

PDP ta lashi takobin lashe zaben kananan hukumomi a Gombe 

PDP ta lashi takobin lashe zaben kananan hukumomi a Gombe 

Jam’iyyar ta bayyana kwarin gwiwarta kan zaben da ke tafe. ...

’Yan banga ba su da hurumin ɗaukar doka a hannu — Kwamishinan ’yan sanda

’Yan banga ba su da hurumin ɗaukar doka a hannu — Kwamishinan ’yan sanda

Kwamishinan ya ce dole ne su tsaftace aikinsu don gudun ɗaukar doka da hannunsu. ...

Alkawuran NLC ba za su cika a lokaci guda ba — Gwamnatin Tarayya

Alkawuran NLC ba za su cika a lokaci guda ba — Gwamnatin Tarayya

NLC ta bai wa Gwamnatin Tarayya wa’adin mako biyu don daidaita farashin kayan masarufi. ...

Hayaƙin janareta ya kashe dalibai 2 a Kogi

Hayaƙin janareta ya kashe dalibai 2 a Kogi

Daliban sun rasu yayin da suke barci. ...

An kama mata ’yan bindiga a Abuja

An kama mata ’yan bindiga a Abuja

An kama matan ne tare da gungun wasu maza hudu da ke addabar Abuja. ...