Headlines

Sojoji sun fatattaki ’yan bindiga sun ceto mutum 4 a Taraba

Sojoji sun fatattaki ’yan bindiga sun ceto mutum 4 a Taraba

Maharan sun tsere bayan shan ruwan wuta daga dakarun sojin. ...

Tsohon gwamnan Yobe, Bukar Abba, ya rasu a Saudiyya

Tsohon gwamnan Yobe, Bukar Abba, ya rasu a Saudiyya

Tsohon gwamnan ya rasu yana da shekara 75 a duniya. ...

INEC ta dakatar da jami’inta kan batan sakamakon zabe a Filato 

INEC ta dakatar da jami’inta kan batan sakamakon zabe a Filato 

Hukumar ta ce tuni jami’an tsaro suka fara gudanar da bincike. ...

PDP ta lashe zaben cike gurbi a Bauchi

PDP ta lashe zaben cike gurbi a Bauchi

Jam’iyyar ta lashe zaben da aka gudanar a duka mazabu hudu na jihar. ...

Zaben Kano: NNPP ta lashe kujeru 2

Zaben Kano: NNPP ta lashe kujeru 2

INEC ta soke zaben Tsanyawa saboda tashin-tashina ...