Headlines

Ɗan Abacha ya gaza samun tikitin takarar Gwamnan Kano a PDP

Ɗan Abacha ya gaza samun tikitin takarar Gwamnan Kano a PDP

PDP dai ta daɗe tana ƙoƙarin sake ƙwato madafun iko a Kano bayan jam’iyyar APC ta karɓe ragama a shekarun baya-bayan nan. ...

Za a rataye matasa 2 saboda kashe abokinsu a dalilin cacar baki kan ƙwallon ƙafa

Za a rataye matasa 2 saboda kashe abokinsu a dalilin cacar baki kan ƙwallon ƙafa

Lauyan gwamnati, Barista Lamido Abba Soron Dinki, ya gabatar da shaidu biyar domin tabbatar da tuhumar da aka yi wa matasan. ...

Najeriya ta ayyana Laraba da Alhamis ranakun hutun Babbar Sallah

Najeriya ta ayyana Laraba da Alhamis ranakun hutun Babbar Sallah

Gwamnatin Najeriya ta ce ta bayar da hutun ne domin martaba miliyoyin musulman ƙasar. ...

Mutane 17 sun mutu, 10 sun jikkata a hatsarin mota a Pakistan

Mutane 17 sun mutu, 10 sun jikkata a hatsarin mota a Pakistan

Yawancin fasinjojin da lamarin ya rutsa da su na kan hanyar komawa gida ne domin shagalin bukukuwan Sallah. ...

WHO ta buƙaci ƙasashe maƙwabtan Congo su ɗauki matakan daƙile annobar Ebola

WHO ta buƙaci ƙasashe maƙwabtan Congo su ɗauki matakan daƙile annobar Ebola

WHO na ƙoƙarin ɗaukar matakai amma har yanzu saurin yaɗuwarta ya fi ƙarfin matakan daƙile cutar da ake ɗauka. ...