Headlines

AFC ta ɗage wasanni saboda yamutsin da ya mamaye Gabas ta Tsakiya

AFC ta ɗage wasanni saboda yamutsin da ya mamaye Gabas ta Tsakiya

Iran na nazarin ƙaurace wa Gasar Kofin Duniya ta shekarar 2026 da Amurka da Canada da kuma Mexico za su karɓi baƙunci. ...

Iran ta kai hari ma’ajiyar makaman Amurka da ke Iraƙi

Iran ta kai hari ma’ajiyar makaman Amurka da ke Iraƙi

Zuwa yanzu dai Iran ta kai hare-hare kan aƙalla sansanonin sojin Amurka guda shida a sassan Gabas ta Tsakiya. ...

Messi zai halarci ziyarar da Inter Miami za ta kai Fadar White House

Messi zai halarci ziyarar da Inter Miami za ta kai Fadar White House

A watan Janairun 2025 ne Messi mai shekaru 38, ya samu lambar girmamawa mafi girma ta fararen hula a Amurka. ...

Mutum 4 sun mutu a turmutsutsun karɓar sadakar azumi a Katsina

Mutum 4 sun mutu a turmutsutsun karɓar sadakar azumi a Katsina

An shawarci duk masu niyyar raba sadaka da su sanar da ’yan sanda tun da wuri, domin a tanadi tsaro da kula da tsari. ...

Sojoji sun ƙwato dabbobi 257 bayan daƙile harin ɓarayin shanu a Kano

Sojoji sun ƙwato dabbobi 257 bayan daƙile harin ɓarayin shanu a Kano

Dabbobin da aka ƙwato sun haɗa da shanu 135, tumaki 119, akuya ɗaya da jakuna biyu, wanda jimillarsu ta kai 257. ...