Dahiru Bauchi ya nemi Tinubu ya biya jinin Musulmin da jirgin soji ya kashe a Kaduna
Sheikh Dahiru Bauchi ya bukaci Shugaba Tinubu ya yi bincike, da kuma biyan hakki da diyyar Musulumin da jirgin soya ya kashe a Kaduna ...
Sheikh Dahiru Bauchi ya bukaci Shugaba Tinubu ya yi bincike, da kuma biyan hakki da diyyar Musulumin da jirgin soya ya kashe a Kaduna ...
Kotu ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga sojan da ya kashe fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Goni Aisami. ...
Laftanar-Janar Taoreed Lagbaja ya gana da al’ummar yankin Tudun Biri, inda harin kuskuren jirgin rundunarsa ya kashe mutum 85 a wurin Mauludi ...
Wani magidanci da ya sha da kyar ya bayyana yadda duk ’ya’yansa shida suka mutu a harin Mauludin Kaduna ...
Tuni Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike. ...