Headlines

Mutum 85 aka kashe, 66 sun jikkata a harin Kaduna —NEMA

Mutum 85 aka kashe, 66 sun jikkata a harin Kaduna —NEMA

Tuni Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike. ...

Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya a Zamfara sun yi zanga-zanga

Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya a Zamfara sun yi zanga-zanga

Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan Gwamnatin Zamfara suna neman a sako ’ya’yansu ...

Harin Mauludi: Tinubu ya ba da umarni a yi cikakken bincike

Harin Mauludi: Tinubu ya ba da umarni a yi cikakken bincike

Tinubu ya ba da umarnin cikakken bincike da kulawa ga wadanda suka samu raunuka a sanadiyyar harin jirgin soja kan masu Mauludi a Kaduna ...

Harin Mauludi: Gwamnatin Kaduna ta sa a yi bincike

Harin Mauludi: Gwamnatin Kaduna ta sa a yi bincike

Gwamna Uba Sani ya ba da umarnin bincike kan harin bom din jirgin sojin da ya kashe mutane akalla 80 a taron Mauludi a jihar. ...

An yi wa fursunoni 72 afuwa a gidajen yarin Zariya

An yi wa fursunoni 72 afuwa a gidajen yarin Zariya

Fursunoni 72 a yankin Zariya a Jihar Kaduna sun samu afuwar da Shugaba Tinubu ya yi wa mutum 4,068 domin rage cunkoso a gidajen yari ...