Mutum 85 aka kashe, 66 sun jikkata a harin Kaduna —NEMA
Tuni Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike. ...
Tuni Shugaba Tinubu ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike. ...
Iyayen daliban da aka sace a Jami’ar Tarayya da ke Gusau sun yi zanga-zangar lumana a gidan Gwamnatin Zamfara suna neman a sako ’ya’yansu ...
Tinubu ya ba da umarnin cikakken bincike da kulawa ga wadanda suka samu raunuka a sanadiyyar harin jirgin soja kan masu Mauludi a Kaduna ...
Gwamna Uba Sani ya ba da umarnin bincike kan harin bom din jirgin sojin da ya kashe mutane akalla 80 a taron Mauludi a jihar. ...
Fursunoni 72 a yankin Zariya a Jihar Kaduna sun samu afuwar da Shugaba Tinubu ya yi wa mutum 4,068 domin rage cunkoso a gidajen yari ...