Headlines

Kotu ta ci tarar gwamnan Kano N25m kan zargin Alhassan Doguwa da kisa

Kotu ta ci tarar gwamnan Kano N25m kan zargin Alhassan Doguwa da kisa

Babbar Kotun Tarayya ta hana Gwamnan Kano sake bincikar zargin Alhassan Ado Doguwa da laifin kisa ...

Najeriya ta hada kai da MDD kan hukunta masu cin zarafin mata —Minista

Najeriya ta hada kai da MDD kan hukunta masu cin zarafin mata —Minista

Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin daukar matakin hukunci kan masu cin zarafin mata a ko’ina suke a Najeriya domin su zama izina ga na baya. ...

CBN zai rufe asusun bankin da ba su da BVN

CBN zai rufe asusun bankin da ba su da BVN

Babban Bankin Najeriya (CBN) ya sanar cewa zawi rufe asusun bankin duk wadnada ba su da lambar BVN ko ta NIN. ...

Mai tura baro ya kashe mai karbar haraji ya kashe kansa kan N50

Mai tura baro ya kashe mai karbar haraji ya kashe kansa kan N50

Wani mai tura baro ya kashe wani mai karbar haraji sannan ya kashe kansa saboda Naira 50 a garin Benin na Jihar Edo. ...

Rabin mutanen Arewa maso Gabas na da matsalar kwakwalwa —Masana

Rabin mutanen Arewa maso Gabas na da matsalar kwakwalwa —Masana

Kungiyar Likitocin Kwakwalwa ta Najeriya (APN) ta ce matsin tattalin rayuwa ya hana masu fama da matsalar tabin kwakwalwa samun kulawar da ta dace. ...