Headlines

DSS Ta Sake Gurfanar Da ‘Maitangaran’ Kan Kitsa Harin Boko Haram A Kano

DSS Ta Sake Gurfanar Da ‘Maitangaran’ Kan Kitsa Harin Boko Haram A Kano

Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya (DSS) ta sake gurfanar da wanda take zargi da kitsa hare-haren Boko Haram a Kano a shekarar 2014 a gaban Kotun ...

Fada ya barke bayan harin ’yan bindiga a Sakkwato

Fada ya barke bayan harin ’yan bindiga a Sakkwato

Mutane da dama sun rasu a wani rikicin daukar fansa bayan harin da ’yan bindiga a yankunan Karamar Hukumar Tangaza a Jihar Sakkwato ...

’Yan bindiga sun sace hakimi da wasu mutum biyu a Kaduna

’Yan bindiga sun sace hakimi da wasu mutum biyu a Kaduna

Wasu ’yan bindiga sun sace Hakimin Kujama a Karamar Hukumar Chikun ta Jihar Kaduna, Steven Ibrahim tare da wasu mutum biyu ...

Matashi ya kashe mahaifinsa da tabarya saboda mafarki a Kaduna

Matashi ya kashe mahaifinsa da tabarya saboda mafarki a Kaduna

Wani matashi dan shekaru 20 ya fada hannun ’yan sanda bayan ya kashe mahaifinsa a bisa zargin mahaifin da neman kashe shi a cikin mafarki ...

Za a binne gawarwaki 60 da ba a gano ’yan uwansu ba a Kaduna

Za a binne gawarwaki 60 da ba a gano ’yan uwansu ba a Kaduna

Gwamnatin Jihar Kaduna za ta binne gawarwakin wasu mutane 60 da ba a san masu su ba a makabartar Tudun Wada ...