Gaza: Kungiyar kasashen Musulmi ta kira taron gaggawa
Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi (OIC) ta kira taron gaggawa bayan Isra’ila ta shafe sama da wata guda tana luguden wuta a Zirin Gaza ...
Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi (OIC) ta kira taron gaggawa bayan Isra’ila ta shafe sama da wata guda tana luguden wuta a Zirin Gaza ...
Jam’aa sun yi wa wani lakcara kuma fasto duka tare da neman yi masa tsirara kan zargin satar mazakula yankin Wurukum da ke garin Makurdi a Jihar ...
Kananan yara biyar daga cikin mutum 17 da ’yan bindiga suka sace a yankin Birnin Gwari a Jihar Kaduna sun rasu a hannun ’yan ta’addar ...
Farashin gas din girki yana ta hawa da sauka a Najeriya, lamarin da ya sa tilasta iyalai ga kura da amfani da shi. Wasu diloli na cewa abin da ke faru ...
Taron dai shi ne irinsa na farko tsakanin Saudiyya da kasashen Afirka ...