Headlines

Gaza: Kungiyar kasashen Musulmi ta kira taron gaggawa

Gaza: Kungiyar kasashen Musulmi ta kira taron gaggawa

Kungiyar Hadin Kan Kasashen Musulmi (OIC) ta kira taron gaggawa bayan Isra’ila ta shafe sama da wata guda tana luguden wuta a Zirin Gaza ...

An lakada wa fasto duka kan satar mazakuta

An lakada wa fasto duka kan satar mazakuta

Jam’aa sun yi wa wani lakcara kuma fasto duka tare da neman yi masa tsirara kan zargin satar mazakula yankin Wurukum da ke garin Makurdi a Jihar ...

Kananan yara 5 sun rasu a hannun ’yan bindiga a Kaduna

Kananan yara 5 sun rasu a hannun ’yan bindiga a Kaduna

Kananan yara biyar daga cikin mutum 17 da ’yan bindiga suka sace a yankin Birnin Gwari a Jihar Kaduna sun rasu a hannun ’yan ta’addar ...

Tsadar Gas Ta Tilasta wa Magidanta Yin Girki Da Itace

Tsadar Gas Ta Tilasta wa Magidanta Yin Girki Da Itace

Farashin gas din girki yana ta hawa da sauka a Najeriya, lamarin da ya sa tilasta iyalai ga kura da amfani da shi. Wasu diloli na cewa abin da ke faru ...

Tinubu zai tafi taro Saudiyya ranar Alhamis

Tinubu zai tafi taro Saudiyya ranar Alhamis

Taron dai shi ne irinsa na farko tsakanin Saudiyya da kasashen Afirka ...