’Yan bindiga sun kashe matafiya sun sace wasu a Zamfara
Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar. ...
Rahotanni daga Jihar Zamfara sun nuna ’yan bindiga sun kashe matafiya da dama sun sace wasu a kan Babbar Hanyar Funtua-Gusau da ke jihar. ...
A karo na biyu an dage lokacin fara aikin matatar wadda ake sa ran za ta taimaka wajen rage matsalar karancin mai a Najeriya da wasu kasashen Afirka. ...
Kotu ta yanke wa wani mai shekara 59 hukuncin kisa ta hanyar rataya kan laifin yi wa wani yaro mai shekaru hudu. ...
Likitoci da malaman Musulunci sun bayyana rashin haihuwa a matsayin daya daga cikin manyan dalilan mutuwar aure ...
An kama masu gadin da suka yi wa ’yar shekara 12 ne bayan mahaifiyarta ta kai kara ofishin ’yan sandan yankin. ...