Headlines

Matatar Man Kaduna za ta fara aiki a 2024 —Minista

Matatar Man Kaduna za ta fara aiki a 2024 —Minista

Ministan Mai, Heineken Lokpobiri, ya ba da tabbacin za a kammala gyaran Matatar Mai ta Kaduna kuma ta fara aiki a shekarar 2024 ...

Ohinoyi: Sarkin Kasar Ebira ya rasu

Ohinoyi: Sarkin Kasar Ebira ya rasu

Ya koma ga Mahaliccinsa yana da shekaru 94 a duniya, kuma bayan shekaru 25 a kan karagar mulkin Masarautar Ebira ...

Rikicin Gaza: Ƙasar Falasɗinawa mai cikakken ’yanci ce mafitar —Najeriya

Rikicin Gaza: Ƙasar Falasɗinawa mai cikakken ’yanci ce mafitar —Najeriya

Najeriya ta yi kira a aiwatar da tsarin kasashe biyu na Falasdinawa da na Isra’ila masu cin gashin kansu don tabbatar da zaman lafiya a tsakanin ...

Za a fara ladabtar da duk malamin addinin da ya ‘kirkiro sabon abu’ a Oyo

Za a fara ladabtar da duk malamin addinin da ya ‘kirkiro sabon abu’ a Oyo

Majalisar Al’ummar Musulmi a Jihar Oyo ta kafa kwamitin ladabtar da dukkan malamin da aka samu da laifin shigo da sabon abun da ya saba da koyar ...

Gobara ta kone shaguna a kusa da babban masallacin Zariya

Gobara ta kone shaguna a kusa da babban masallacin Zariya

Masu shagunan sun yi zargin hukumar kashe gobara ta ki kai musu dauki tsawon awa biyar ...