Za mu fara bai wa dalibai rancen kudin karatu a watan Janairu — Tinubu
Tinubu ya ce zamanin yajin aiki a bangaren ilimi a Najeriya ya zo karshe. ...
Tinubu ya ce zamanin yajin aiki a bangaren ilimi a Najeriya ya zo karshe. ...
Daruruwan mahaddata Al-Kur’ani sun yi dafifi a gidan Sanata Rabiu Kwankwaso don neman gurbin karatu da sabuwar cibiyar Musulunci da ya kafa ...
Wasu matasa 76 da ake zargin ’yan luwadi ne da ke shirin daura auren jinshi sun fada komar hukumar tsaron farin kaya (NSCDC) a Gombe. ...
Gwamnatin Legas ta rufe Babbar Kasuwar Alaba, a matsayin wani mataki da take dauka kan kasuwanni masu sakaci da tsaftar muhalli a jihar. ...
Karin motocin kayan jin kai sun shiga yankin Falasdinawa na Zirin Gaza daga mashigar Rafah ta kasar Masar a safiyar Litinin. ...