Zulum ya sa a rushe gidajen karuwai a kwace filayensu
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ba da umarnin rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari da ke unguwar Bayan Quarter, a garin Maiduguri cikin awa ...
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya ba da umarnin rushe gidajen karuwai da matattarar bata-gari da ke unguwar Bayan Quarter, a garin Maiduguri cikin awa ...
Ofishin Shirin Abinci ta Duniya (WFP) ya ce abincin da ya rage shaguna da sauran wurare a Zirin Gaza bai wuci na amfanin kwanaki hudu zuwa biyar ba ...
Favour Nweke, matar da ta kona mijinta da tafasasshen man gyada a yayin da yake tsaka ta ce ta yi masa danyen aikin ne saboda rashin gaskiyarsa a zama ...
Majalisar zartaswa ta amince a koma amfani da kankare wajen gina tituna a Najeriya ...
Dalilan karuwar barace-barace tsakanin kananan yara a sasssan Najeriya ...