Headlines

’Yan bindiga sun yi garkuwa, sun kashe mutane da dama a ƙauyen Kano

’Yan bindiga sun yi garkuwa, sun kashe mutane da dama a ƙauyen Kano

A yanzu shi ne Karaye tana bukatar dakarun soji su kawo mana dauki saboda wadannan hare-hare. ...

Yadda farashin kayayyaki ya yi tashi mafi girma cikin shekaru 20 a Najeriya

Yadda farashin kayayyaki ya yi tashi mafi girma cikin shekaru 20 a Najeriya

Ƙasar ta tsara kasafin kudinta na shekara ta 2023 a kan hasashen dala biliyan 28.1. ...

Kotu ta kwace kujerar Sanata Elisha Abbo

Kotu ta kwace kujerar Sanata Elisha Abbo

Kotun ta ayyana Amos Yohanna na jam’iyyar PDP a matsayin Sanatan Adamawa ta Arewa. ...

Ma’aikatan Lantarki sun rufe Ofishin KEDCO a Kano

Ma’aikatan Lantarki sun rufe Ofishin KEDCO a Kano

Ba a kulawa da sha’anin lafiyar ma’aikatan “duk kuwa da hatsarin da aikin nasu yake da shi.” ...

Ra’ayin ’yan Najeriya kan mulkin Olusegun Obasanjo

Ra’ayin ’yan Najeriya kan mulkin Olusegun Obasanjo

Wasu daga cikin ’yan Najeriya sun bayyana wa Aminiya irin abin da suka sani game da mulkin tsohon Shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo. ...