Headlines

APC ta lashe zaɓen cike gurbi da aka gudanar a Kano

APC ta lashe zaɓen cike gurbi da aka gudanar a Kano

Manyan jam’iyyun adawa kamar NNPP, PDP da ADC ba su shiga zaɓen ba, domin ba su gabatar da ’yan takara.  ...

’Yan bindiga sun kashe mutum 11 a ƙauyen Zamfara

’Yan bindiga sun kashe mutum 11 a ƙauyen Zamfara

Jihar na fama da hare-haren ‘yan bindiga duk da ƙoƙarin da gwamnati ke yi na kawo ƙarshen matsalar. ...

Falalar da ke tattare da azumin watan Ramadan

Falalar da ke tattare da azumin watan Ramadan

Azumi yana da falala mai tarin yawan gaske. ...

Shugabannin Arewa su tattauna matsalar tsaro da shigowar sojin Amurka — Farfesa Mansur

Shugabannin Arewa su tattauna matsalar tsaro da shigowar sojin Amurka — Farfesa Mansur

Farfesan ya ce lokaci ya yi da shugabannin yankin za su zauna domin neman mafita. ...

Ramadan: Gwamnan Yobe ya bai wa ma’aikata tallafin kayan abinci

Ramadan: Gwamnan Yobe ya bai wa ma’aikata tallafin kayan abinci

Ma’aikatan sun nuna jin daɗinsu game da samun tallafin. ...