Headlines

Juyin Mulki: DIA ta miƙa malamin Zariya hannun DSS

Juyin Mulki: DIA ta miƙa malamin Zariya hannun DSS

Ana zargin malamin da hannu a yunƙurin da wasu sojoji suka yi na kifar da gwamnatin Tinubu. ...

NAJERIYA A YAU: Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta

NAJERIYA A YAU: Dalilan Kamuwa Da Cutar Hawan Jini Da Hanyoyin Magance Ta

Da yawa mutane basu san dalilan da suke sa ake kamuwa da cutar hawan jini ba, shirin Najeriya A Yau ya yi nazari ne kan dalilan kamuwa da ita da kuma ...

Gwamnan Gombe ya naɗa sabon shugaban ma’aikata

Gwamnan Gombe ya naɗa sabon shugaban ma’aikata

Sanarwar ta ce naɗin ya fara aiki nan take. ...

Ramadan: Coci ta raba wa Musulmi da makarantun tsangaya kayan abinci a Kaduna

Ramadan: Coci ta raba wa Musulmi da makarantun tsangaya kayan abinci a Kaduna

Faston ya ce shirin na nuna irin haɗin kai da ke tsakanin mabiya addinai a yankin. ...

Ramadan: Yadda mata ke daidaita ibada da hidimar iyali

Ramadan: Yadda mata ke daidaita ibada da hidimar iyali

A duk lokacin da watan ya azumi ya kama, aikace-aikacen mata a gida na ƙaruwa. ...