Headlines

Tinubu ya sanya hannu kan dokar gyaran zaɓe

Tinubu ya sanya hannu kan dokar gyaran zaɓe

Shugaban ya sanya hannun ne bayan Majalisar Tarayya ta amince da ƙudirin. ...

Ramadan: Gwamnan Gombe ya buƙaci Musulmi su yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya 

Ramadan: Gwamnan Gombe ya buƙaci Musulmi su yi wa Najeriya addu’ar samun zaman lafiya 

Gwamnan ya yi wa Musulmi fatan alheri bisa shigowar watan Ramadan. ...

Masu haƙar ma’adanai 38 sun mutu a Filato

Masu haƙar ma’adanai 38 sun mutu a Filato

Tuni aka yi jana’izar wasu kamar yadda addinin Musulunci ya tanada. ...

Baba-Ahmed ya nemi El-Rufai ya mayar da hankali kan zarge-zargen da ake masa

Baba-Ahmed ya nemi El-Rufai ya mayar da hankali kan zarge-zargen da ake masa

El-Rufai dai na hannun EFCC inda ta ke bincike kan wasu zarge-zarge a kansa. ...

Gwamnatin Kano ta rufe gidajen gala ta kuma haramta kiɗan DJ

Gwamnatin Kano ta rufe gidajen gala ta kuma haramta kiɗan DJ

Dokar za ta fara aiki daga ƙarfe 10:00 na daren ranar Laraba, 18 ga Fabrairu, 2026, kuma za ta ci gaba da aiki har zuwa ƙarshen watan azumi. ...