Headlines

Ramadan: An rage wa ma’aikatan Bauchi lokacin tashi daga aiki

Ramadan: An rage wa ma’aikatan Bauchi lokacin tashi daga aiki

Daga Litinin zuwa Alhamis ma’aikata za su riƙa tashi daga aiki da ƙarfe 3:00 na rana. ...

Ramadan: MDD ta bukaci al’ummar duniya su nuna tausayi da zaman lafiya

Ramadan: MDD ta bukaci al’ummar duniya su nuna tausayi da zaman lafiya

Ya yi kira ga kowa da kowa da ya yi amfani da wannan lokaci wajen karfafa hadin kai da kuma nuna kulawa ga masu fama da rashin zaman lafiya a sassan d ...

’Yan bindigar da suka sace matafiya 6 na neman fansar N100m a Benuwe

’Yan bindigar da suka sace matafiya 6 na neman fansar N100m a Benuwe

Huɗu daga cikin waɗanda aka sace mambobi ne na ƙungiyar Ansaarudeen, waɗanda suka taso daga Ilorin a ranar Litinin. ...

An ga watan Ramadan a Najeriya

An ga watan Ramadan a Najeriya

Sarkin Musulmin ya amince da rahotannin ganin watan da aka samu daga wurare daban-daban a sassan Nijeriya. ...

Bukayo Saka ya zama ɗan wasa mai albashi mafi tsoka a Arsenal

Bukayo Saka ya zama ɗan wasa mai albashi mafi tsoka a Arsenal

An shafe kusan shekara guda ana tattaunawa tsakanin ɓangarorin biyu kafin a kai ga cimma matsaya. ...